Tehran (IQNA) Mata da yara kanana da ke zaune a masallacin Al-Aqsa sun hana sahyoniyawa matsugunan hari a wannan wuri mai tsarki ta hanyar sare kan Allah Akbar; A halin da ake ciki kuma, a ranar cika shekaru hamsin da biyar da mamayar gabashin birnin Kudus, kungiyar Hamas ta yi kira da a yi tsayin daka da tsayin daka kan 'yantar da daukacin kasar Falasdinu.
Lambar Labari: 3487382 Ranar Watsawa : 2022/06/05
Tehran (IQNA) Kin karbar wata mai sanye da lullubi a wani katafaren kantin sayar da kayan masarufi na kasar Labanon ya harzuka al'ummar kasar, inda suka yi kira da a da kayakaurace wa shagon.
Lambar Labari: 3486907 Ranar Watsawa : 2022/02/04
Tehran (IQNA) kungiyoyin Falastinawa sun mayar da martani dangane da ziyarar ministan Isra'ila a kasar Bahrain
Lambar Labari: 3486377 Ranar Watsawa : 2021/10/02
Tehran (IQNA) Sheikh Na’im Кasim ya bayyana cewar idan da ba don martanin Hizbullah ba, da Isra'ila ta ci gaba da kawo wa Labanon hari
Lambar Labari: 3486193 Ranar Watsawa : 2021/08/12
Tehran (IQNA) Falastinawa ‘yan gwagwarmaya sun mayar da martani da makamai masu linzami a kan muhimman biranan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485908 Ranar Watsawa : 2021/05/12
Tehran (IQNA) Akalla Falastinawa 24 ne suka yi shahada daga daren jiya Litinin zuwa safiyar yau Talata, a hare-haren da jiragen yakin Isra’ila suka kaddamar a kan Falastinawa.
Lambar Labari: 3485906 Ranar Watsawa : 2021/05/11
Tehran (IQNA) Sojojin Yemen da dakarun sa-kai na kabilun larabawan kasar sun kai harin daukar fansa kan wasu jiragen yakin Saudiyya.
Lambar Labari: 3485641 Ranar Watsawa : 2021/02/11
Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin musulunci a Iran Ayatollah sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa, fitar da sojojin Amurka daga yankin gabas ta tsakiya, babban martani ne kan kisan janar Qasem Sulaimani.
Lambar Labari: 3485463 Ranar Watsawa : 2020/12/16
Tehran (IQNA) sojojin Yemen tare da dakarun sa kai na kabilun larabawan kasar sun harba makamai masu linzami a kan kamfanin mai na Aramco a jusa da birnin Jiddah.
Lambar Labari: 3485392 Ranar Watsawa : 2020/11/23
Tehran (IQNA) Kungiyar kasashen musulmi OIC ta mayar da kakkausan martani dangane da kona kwafin kur’ani mai tsarki a kasar Sweden.
Lambar Labari: 3485137 Ranar Watsawa : 2020/08/31
Tehran (IQNA) Al’ummar Falastinu suna ci gaba da mayar da martani a cikin fushi a kan gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa UAE, dangane da bude huldar Diflomasiyya da ta yi tare da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485091 Ranar Watsawa : 2020/08/16